Wednesday, January 7
Shadow

Kalli Bidiyon: Nasha duka Larabawa Masu Kudi ne>>Inji Wannan ‘yar Najeriyar data je aikatau kasar Saudiyya

Wannan wata ‘yar Najeriya ce da ta je aikatau kasar Saudiyya.

Ta bayyana cewa a baya tasha duka Larabawa masu kudi ne.

Tace amma da ta je sai ta ga akwai wanda ko isashshen abinci basu dashi.

Tace gidan da aka kaita aiki har satar mata taliya ‘yar Hausa suke idan ta dafa ta ajiye.

Tace tana fatan dai Allah yasa kudin aikin ta su fito.

Karanta Wannan  Garabasa: Karanta yanda zaku samu Naira Dubu daya kullun ta WhatsApp ba tare da kashe ko sisi ba, data kawai kuke bukata

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *