Friday, July 17
Shadow

Kalli Bidiyon: Nasha duka Larabawa Masu Kudi ne>>Inji Wannan ‘yar Najeriyar data je aikatau kasar Saudiyya

Wannan wata ‘yar Najeriya ce da ta je aikatau kasar Saudiyya.

Ta bayyana cewa a baya tasha duka Larabawa masu kudi ne.

Tace amma da ta je sai ta ga akwai wanda ko isashshen abinci basu dashi.

Tace gidan da aka kaita aiki har satar mata taliya ‘yar Hausa suke idan ta dafa ta ajiye.

Tace tana fatan dai Allah yasa kudin aikin ta su fito.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Ni fa tsohon dan fashi da makami ne, Amma Jesus ya zo da mala'iku 7 tare dashi, yace ya yafe min Zunubaina sannan ya shiryeni>>Inji Rev. Ezekiel Dachomo

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *