Friday, December 26
Shadow

Kalli Bidiyon: Shi Abu idan dan Allah aka yishi menene na Nunawa Duniya? Amma idan dan Allah yayi Allah ya bashi lada>>Inji Babban Yaron Nazir Ahmad Sarkin Waka, Abba C Sale game da gina masallacin da Rarara yayi

Babban yaron Naziru Ahmad Sarkin Waka, Abba C Sale ya bayyana cewa idan Dauda Kahutu Rarara dan Allah ya gina masallacinsa ba sai ya nunawa Duniya ba.

Amma duk da haka yace yana fatan Allah ya bayar da lada idan dan Allah yayi.

Ya bayyana hakane a Bidiyon daya saki a Tiktok.

A yaune dai Dauda Kahutu Rarara zai bude katafaren masallacin da ya gina a mahaifarsa dake Kahutu.

Karanta Wannan  Ku yi hakuri, Akwai Yiyuwar Shugaban kasar mu na da Tabin hankali, Wani Ba'murke ya gayawa 'yan Najeriya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *