Friday, December 5
Shadow

Kalli Bidiyon: Tun da dai Malam Lawal Triumph an ce ya kawo hujjar kalamansa ya kasa kawowa, to muna jira mu gani za’a kaishi kotu kamar yanda akawa Abdul Jabbar?>>Inji Abdulfatahi Sani Tijjani

Malamin Addinin Islama, Abdulfatahi Sabi Tijjani ya yi ikirarin cewa bayan zaman da aka yi da Malam Lawal Triumph ya kasa bayar da hujjar kalaman da yayi.

Yace haka aka yi da Abduljabbar inda daga nan ne aka kaishi kotu.

Yace dan haka suma suna jiran su ga Shima Malam Lawal Triumph ko za’a kaishi Kotun?

Karanta Wannan  Duk da matatar Dangote na samar da man fetur, Babban Bankin Najeriya, CBN ya baiwa 'yan kasuwar mai daloli suka siyo man fetur daga kasashen waje zuwa Najeriya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *