
Wani Mutum a jihar Sokoto ya dauki hankula bayan da ya fashe da kuka Biyo bayan zuwa Asibiti ya tarar Babu Likita.
An ganshi da marar Lafiyar da ya kai Asibitin yana ta kai da kawowa.
Da yawa dai sun yi Allah wadai da lamarin inda suka rika kira ga Gwamnatin Jihar data dauki mataki.