Sunday, January 11
Shadow

Kalli Bidiyon: Wike yayi martani kan kiran da ake cewa, shugaba Tinubu ya saukeshi daga Ministan Abuja

Ministan babban Birnin Tarayya, Abuja, Nyesom Wike yayi martani game da neman a saukeshi daga mukaminsa.

Yace masu kiraye-kirayen su kwantar da hankalinsu wanda ya nasashi ne ke da wannan ikon, idan yaga cewa baya aikata abinda ya dace, to shine zai saukeshi.

Ya kara da cewa amma shi yasan yana yin abinda ya kamata a matsayin Ministan Abuja.

Karanta Wannan  Komowa jam'iyyar APC ba zai sa a dakatar da binciken da ake maka ba>>Gwamnatin Tarayya ta gayawa 'yan siyasa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *