Thursday, December 18
Shadow

Kalli Bidiyon yanda daya daga cikin sojojin Najeriya da kasar Burkina Faso ta kama ya tabbatar da cewa jirgin su tangarda ya samu shiyasa suka sauka a kasar

Daya daga cikin sojoji 11 da kasar Burkina Faso ta kama tsawon kwanaki 9 bayan da jirginsu ya sauka a kasar yace, jirgin nasu da gaske tangarda ya samu.

Ya bayyana hakane yayin ganawarsa da wakilan Najeriya ta tura kasar dan a baiwa shugaban kasar, Ibrahim Traore hakuri ya sakesu.

Ministan harkokin kasashen waje, Yusuf Tuggar ne ya jagoranci tawagar.

https://twitter.com/NigAffairs/status/2001594423025471848?t=_6oHc1fOg4wScDRR8smDVA&s=19
Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: 'Yan Najeriya sun makance ga ci gaba karara amma basa gani>>Inji Ministan Ilimi, Tunji Alausa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *