Friday, February 13
Shadow

Kalli Bidiyon yanda diyar tsohon Gwamnan Kano, Fatima Ganduje ta kammala jami’ar Landan

Wannan diyar tsohon gwamnan Kano, Kuma tsohon shugaban jam’iyyar APC, Dr. Abdullahi Umar Ganduje watau Fatima ce data kammala karatu daga kasar Ingila.

Ta kammala karatunne daga jami’ar Kings College dake birnin Landan.

Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana cewa, ya halarci wajan taron kammala karatun na diyarsa.

Karanta Wannan  Akwai yiyuwar kara farashin Man Fetur a Najeriya saboda sabon harajin da Gwamnatin Tinubu zata sanya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *