
Hukumar Hisbah ta jihar Katsina ta kai samame gidan Qaruwai inda ta kama yawanci ‘yan kudu ta mayar dasu garuruwansu.
A yayin samamen an kama wani mutum yayin da ya shiga dakin wata Qaruwa.
A Bidiyon da ya watsu a kafafen sadarwa an ganshi ana ta kokawa dashi a kokarin fitar dashi daga dakin.