
A yayin da a yau ya amsa gayyatar EFCC ya je ofishinsu, an ga wasu masu zanga-zanga sun fito suna kiran da a hukunta malam Nasiru Ahmad El-Rufai.
Sun ce kada a bari yayi amfani da siyasa a hukuntashi kamar yanda doka ta tanada.

A yayin da a yau ya amsa gayyatar EFCC ya je ofishinsu, an ga wasu masu zanga-zanga sun fito suna kiran da a hukunta malam Nasiru Ahmad El-Rufai.
Sun ce kada a bari yayi amfani da siyasa a hukuntashi kamar yanda doka ta tanada.