
An hango Tsohon dan wasa kuma tsohon kocin Real Madrid, Zinedine Zidane yana ta murna bayan da kasar Algeria ta kai ga wasan Quarter finals.
Dan Zinedine Zidane shine golan kungiyar kwallon Algeria kuma Zidane da matarsa tun da aka fara gasar cin kofin ta AFCON suka je kasar Morocco suke kallo.