Thursday, January 8
Shadow

Kalli Bidiyon: Yanda Zinedine Zidane ke murna bayan da Algeria ta kai ga wasan Quarter finals

An hango Tsohon dan wasa kuma tsohon kocin Real Madrid, Zinedine Zidane yana ta murna bayan da kasar Algeria ta kai ga wasan Quarter finals.

Dan Zinedine Zidane shine golan kungiyar kwallon Algeria kuma Zidane da matarsa tun da aka fara gasar cin kofin ta AFCON suka je kasar Morocco suke kallo.

Karanta Wannan  Duk da kukan da Babiana ta yi da neman taimakon shugaban kasa, Tinubu, Mutane basu tausaya mata ba, sun ce zasu ci gaba da yada Bidiyon ta na badala

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *