Tuesday, May 19
Shadow

Kalli Bidiyon: Yanda ‘yan kasar Algeria ke ta murnar kaiwa ga Quarter finals, sun ce Sun gama da Dr. Congo saura Najeriya

Bayan nasarar da suka yi akan Dr. Congo, An ga kasar ‘yan Algeria suna ta tsalle da murnar cewa sun kai ga wasan Quarter finals.

Sun rika bayyana cewa, saura Najeriya.

https://twitter.com/i/status/2008667002882453854

Karanta Wannan  Ji tsatstsauran matakin da Atiku Abubakar yace zai dauka kan masu satar dukiyar Talakawa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *