Wednesday, September 2
Shadow

Kalli Bidiyon: Yanda ‘yan kasar Algeria ke ta murnar kaiwa ga Quarter finals, sun ce Sun gama da Dr. Congo saura Najeriya

Bayan nasarar da suka yi akan Dr. Congo, An ga kasar ‘yan Algeria suna ta tsalle da murnar cewa sun kai ga wasan Quarter finals.

Sun rika bayyana cewa, saura Najeriya.

https://twitter.com/i/status/2008667002882453854

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon yanda tsawa ta fado kusa da wata dake wanka a cikin ruwan sama

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *