Tuesday, August 11
Shadow

Kalli Bidiyon: Yanda Zinedine Zidane ke murna bayan da Algeria ta kai ga wasan Quarter finals

An hango Tsohon dan wasa kuma tsohon kocin Real Madrid, Zinedine Zidane yana ta murna bayan da kasar Algeria ta kai ga wasan Quarter finals.

Dan Zinedine Zidane shine golan kungiyar kwallon Algeria kuma Zidane da matarsa tun da aka fara gasar cin kofin ta AFCON suka je kasar Morocco suke kallo.

https://twitter.com/i/status/2008659253498962132
Karanta Wannan  Kalli Hotuna: Yanda Kiristoci musamman 'yan Kudu ke suka fara zuwa coci da Bìndìgù saboda fargabar Kharin Tshàgyèràn Dhàjì

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *