Wednesday, April 8
Shadow

Kalli Hotuna: An nada Mansurah Isah mukamin Jakadiyar Fim ta zaman Lafiya ta Hausawan Duniya

Tauraruwar fina-finan Hausa Mansurah Isah tace an nadata mukamin Jakadiyar Fim ta zama Lafiya ta Hausawan Duniya.

Ta bayyana hakane a shafinta na sada zumunta inda tace mahaifiyar ta, Hajiya Maijidda Ado Bayero kuma an nadata mukamin Sarauniyar Hausa da Hausawan Duniya.

Karanta Wannan  Da Duminsa:'Yansanda sun mamaye Otal din Azir da Azir Arena mallakin Tsohon Ministan shari'a, Abubakar Malami dake tsare a hannun EFCC

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *