Monday, April 20
Shadow

Kalli Hotuna: An nada Mansurah Isah mukamin Jakadiyar Fim ta zaman Lafiya ta Hausawan Duniya

Tauraruwar fina-finan Hausa Mansurah Isah tace an nadata mukamin Jakadiyar Fim ta zama Lafiya ta Hausawan Duniya.

Ta bayyana hakane a shafinta na sada zumunta inda tace mahaifiyar ta, Hajiya Maijidda Ado Bayero kuma an nadata mukamin Sarauniyar Hausa da Hausawan Duniya.

Karanta Wannan  Da Duminsa: An kàshè ma'aikatan ofishin jakadancin Israeyla 2 a babban birnin kasar Amurka, Washington DC

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *