Friday, June 26
Shadow

Kalli Hotuna: An nada Mansurah Isah mukamin Jakadiyar Fim ta zaman Lafiya ta Hausawan Duniya

Tauraruwar fina-finan Hausa Mansurah Isah tace an nadata mukamin Jakadiyar Fim ta zama Lafiya ta Hausawan Duniya.

Ta bayyana hakane a shafinta na sada zumunta inda tace mahaifiyar ta, Hajiya Maijidda Ado Bayero kuma an nadata mukamin Sarauniyar Hausa da Hausawan Duniya.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Gwamnan jihar Kebbi tare da soja me guntulen Hannu da ya jawo cece-kuce sosai

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *