Friday, December 26
Shadow

Kalli hotunan yanda ake ginin tashar jirgin kasa ta zamani a Kano

Hotunan tashar jirgin kasa ta zamani da ake ginawa a Kano sun dauki hankula.

Tsohon Shugaban kasa,Muhammadu Buhari ne ya fara aikin gina tashar wadda titin jirgin zai tafi har cikin kasar Nijar dan saukaka tafiye-tafiye da kasuwanci.

Bayan kammala aikin ginin tashar ana sa ran zata taimaka matuka wajan samar da ayyukan yi.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon wani matashi daga jihar Katsina na fadin cewa, bai taba samun farin ciki irin na gwamnatin Tinubu ba, Yace da mata daya gareshi yanzu ya kara, hakanan kasuwarsa ta habaka kuma matsalar 'yan Bìndìgà ta gushe a karamar hukumarsa ta Jibia

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *