Tuesday, May 19
Shadow

Kalli hotunan yanda ake ginin tashar jirgin kasa ta zamani a Kano

Hotunan tashar jirgin kasa ta zamani da ake ginawa a Kano sun dauki hankula.

Tsohon Shugaban kasa,Muhammadu Buhari ne ya fara aikin gina tashar wadda titin jirgin zai tafi har cikin kasar Nijar dan saukaka tafiye-tafiye da kasuwanci.

Bayan kammala aikin ginin tashar ana sa ran zata taimaka matuka wajan samar da ayyukan yi.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Har yanzu ina bin Naziru Sarkin Waka bashin kudin lefen aurensa dana hada masa bai biyani ba>>Inji Rashida Mai Sa'a

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *