Wednesday, September 9
Shadow

Kalli hotunan yanda ake ginin tashar jirgin kasa ta zamani a Kano

Hotunan tashar jirgin kasa ta zamani da ake ginawa a Kano sun dauki hankula.

Tsohon Shugaban kasa,Muhammadu Buhari ne ya fara aikin gina tashar wadda titin jirgin zai tafi har cikin kasar Nijar dan saukaka tafiye-tafiye da kasuwanci.

Bayan kammala aikin ginin tashar ana sa ran zata taimaka matuka wajan samar da ayyukan yi.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Wannan wasu kayan aiki ne sojojin Kasar Amurka suka kawo Najeriya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *