June 16, 2024 by Bashir Ahmed Tauraron dan kwallon Najeriya, Ahmad Musa kenan a wadannan hotunan yayin da yayi Sallar Idi a Jos. Karanta Wannan A Koda Yaushe Na Kan Karanta Ayatul Kursiyyu Da Sauran Wasu Addu'o'i Kafin Na Fito Daga Dakin Canja Kayan Wasa, Kamar Yadda Mahaifiyata Ta Umarce Ni Da Na Dinga Yi, Cewar Dan Wasan Kungiyar Kwallon Kafa Ta Licester City, Hamza Choudhury