Thursday, February 26
Shadow

Kalli yanda Dangote ya raka gawar Kawunsa Aminu Dantata zuwa Madina

Attajirin Najeriya, Aliko Dangote ya raka gawar kawunsa, Aminu Dantata daga Abu Dhabi kasar UAE zuwa Birnin Madina na kasar Saudiyya.

Aminu Dantata ne daya daga cikin kawun Dangote Dangote na karshe da suka rage masa.

Bayan sallar la’asar a kasar Saudiyya da misalin karfe 1:30 a Najeriya ne za’a yi jana’izar Marigayin.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo Yadda Sallah ta kama su Sheikh Ahmed Guruntum da Farfesa Isa Yelwa a cikin jirgin sama, a hanyarsu ta gabatar da Da'awa kuma suka yi sallar yayin da suke zaune a kujerar jirgin

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *