Tuesday, September 15
Shadow

Kalli yanda Dangote ya raka gawar Kawunsa Aminu Dantata zuwa Madina

Attajirin Najeriya, Aliko Dangote ya raka gawar kawunsa, Aminu Dantata daga Abu Dhabi kasar UAE zuwa Birnin Madina na kasar Saudiyya.

Aminu Dantata ne daya daga cikin kawun Dangote Dangote na karshe da suka rage masa.

Bayan sallar la’asar a kasar Saudiyya da misalin karfe 1:30 a Najeriya ne za’a yi jana’izar Marigayin.

Karanta Wannan  Na yadda da Mukabalar 'yan Izala amma a Turomin Guruntum ko Sheikh Sani Rijiyar Lemu saboda ina son babban dan Izala ne wanda idan na mai Kwaf daya na gama da Izala>>Inji Malam Abdulfatahi Sani Tijjani

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *