Tuesday, February 3
Shadow

Kalli Yanda lamarin ya faru: ‘Yan tà’àddà sun nutse a ruwa yayin da suke gudun neman tsira an kàshè guda 21 yayin da sojoji suka kai musu samame a Katsina

Sojojin Najeriya sun bayyana cewa, wasu ‘yan ta’adda sun nutse inda suka kashe gudan 21 a samamen da suka kai musu a maboyarsu dake jihar Katsina.

Lamarin ya farune ranar Juma’a, 23 ga watan Mayu na shekarar 2025.

Lamarin ya farune a kauyen Ruwan Godiya, dake karamar hukumar Faskari ta jihar Katsinar.

Hukumar sojin ce ta sanar da hakan ta shafinta na X inda tace rundunar sojojinta ta “Operation Fasan Yama,” ce ta samu wannan nasarar.

Karanta Wannan  Na karbi mulki Najeriya na cikin wahala da matsin tattalin arziki shiyasa na dage dan kawo gyara>>Shugaba Tinubu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *