Friday, December 5
Shadow

Kalli yanda Wata mamakon Gobara da ba’a san daga inda ta taso ba ta barke a kasar Israyla tana ta yaduwa sosai

Wata mamakon gobara ta barkena tsakiyar kasar Israyla inda take ta yaduwa sosai.

Gobarar da ba’a san inda ta samo Asali ba ta tashine a birnin Ness Ziona kuma ‘yan kwana-kwana na ta kokarin kasheta.

Rahotanni sun ce an tattaro ma’aikatan kwana-kwana daga yankuna daban-daban dan su taimaka a kashe gobarar.

Hukumomi sun ce Tuni aka fara kwashe mutane daga gidajen da Gobarar ta durfafa.

Karanta Wannan  Dukkan Alamu na nuni da cewa, kasar Amurka da Israyla na gaf da afkawa kasar Ìràn da yaki, Amurkar ta fara kwashe 'yan kasarta daga ofisoshin jakadancin dake gabas ta tsakiya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *