Friday, December 5
Shadow

Kamfanin mai na kasa, NNPCL ya sanar da kulle matatar man fetur ta Fatakwal

Kamfanin man fetur na ƙasa NNPC ya sanar da rufe Matatar mai ta Fatakwal a hukumance.

A wata sanarwa da ya fitar a Asabar din nan kamfanin na NNPC ya ce za a rufe matatar na tsawon wata ɗaya domin gudanar da wasu gyare gyare.

A cewar babban jami’in sadarwa na kamfanin na NNPC, Olufemi Soneye, ya ce rufewar ta fara aiki ne daga yau Asabar 24 ga watan Mayu.

Karanta Wannan  Na yi nadamar yiwa Tinubu yakin neman zabe, Jama'a ku yafe min kan jawo hankalinku da na yi kuka zabeshi>>Dan Balki Kwamanda

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *