Friday, July 17
Shadow

Kamfanin mai na kasa, NNPCL ya sanar da kulle matatar man fetur ta Fatakwal

Kamfanin man fetur na ƙasa NNPC ya sanar da rufe Matatar mai ta Fatakwal a hukumance.

A wata sanarwa da ya fitar a Asabar din nan kamfanin na NNPC ya ce za a rufe matatar na tsawon wata ɗaya domin gudanar da wasu gyare gyare.

A cewar babban jami’in sadarwa na kamfanin na NNPC, Olufemi Soneye, ya ce rufewar ta fara aiki ne daga yau Asabar 24 ga watan Mayu.

Karanta Wannan  Muma Mun samu bayanan cewa lallai an shirya yiwa Shugaba Tinubu Juyin Mulki, kuma Sojojin da aka kama dalilin haka suna da yawa>>Inji Jaridar Punchng

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *