Sunday, May 25
Shadow

Karya ake mana bamu ce zamu yi zanga-zanga akan kara kudin man fetur ba>>Kungiyar Daliban Najeriya

Kungiyar Daliban Najeriya, NANs ta fito ta karyata labaran dake yawo cewa wai zasu yi gagarumar zanga-zanga akan karin kudin man fetur da aka yi.

Kungiyar ta bakin kakakin majalisarta Afeez Akinteye ta bayyana cewa, karya ake mata bata fitar da maganar yin zanga-zanga ba.

Kungiyar tace tana bada shawarar a warware wannan matsala ta ruwan sanyi

Karanta Wannan  Ji yanda dan majalisa yawa abokan aikinsa tonon silili, yace yanzu kowane Sanata ana bashi Naira Biliyan 2 dan majalisar wakilai kuma Naira Biliyan 1 dan suwa mutanen mazabarsu aiki tun bayan da shugaba Tinubu ya cire tallafin man fetur

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *