Friday, December 5
Shadow

Kasar Angola ta karrama Tsohon Shugaban kasa, Janar Murtala Ramat Muhammad saboda taimakon da ya bayar wajan ci gaban Nahiyar Afrika

Rahotanni daga kasar Angola na cewa kasar ta karrama tsohon shugaba Mulkin soja na Najeriya, Janar Murtala Ramat Muhammad saboda taimakon da ya bayar wajan ci gaban Nahiyar Afrika

Hakanan cikin wadanda aka karamma akwai tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo da Farfesa Ibrahim Gambari.

An yi bikin karramawar ne a babban birnin kasar me suna Luanda.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Kasar Kenya ta kera Mota me amfani da wutar Lantarki

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *