Tuesday, March 17
Shadow

Kasar Thailand ta halatta Luwadi

Kasar Thailand ta halatta Luwadi da Madigo.

Majalisar kasar ta Thailand ta halasta Luwadin da Madigo ranar Talata.

‘Yan majalisar 130 ne suka amince da wannan kudiri inda guda 4 suka ki amincewa.

Yanzu Sarkin kasar ne dai kawai ya rage ya sakawa kudirin dokar hannu kamin ta kammala zama doka.

Karanta Wannan  Kalli yanda wannan matar ta suma bata san inda kanta yake ba bayan da aka mata aikin karin girman Duwawu amma yazo da matsala

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *