Wednesday, April 8
Shadow

Kasar Thailand ta halatta Luwadi

Kasar Thailand ta halatta Luwadi da Madigo.

Majalisar kasar ta Thailand ta halasta Luwadin da Madigo ranar Talata.

‘Yan majalisar 130 ne suka amince da wannan kudiri inda guda 4 suka ki amincewa.

Yanzu Sarkin kasar ne dai kawai ya rage ya sakawa kudirin dokar hannu kamin ta kammala zama doka.

Karanta Wannan  Da Wannan Wahalar Da Ake Ciki A Nijeriya, Da Śhèìķ Źàkźàķý Aka Baiwa Jagorancin Kasar Nan, Da Yanzu An Samu Salama, Inji Wannan Baiwar Allah

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *