Saturday, December 13
Shadow

Kasashen Larabawa sun roki shugaban Amurka, Donald Trump ya saka kungiyar ‘yan Uwa musulmi cikin jerin kungiyoyin ‘yan tà’àddà

Kasashen Larabawa sun roki shugaban Amurka, Donald Trump da ya saka Kungiyar ‘yan uwa Musulmi ta Muslim Brotherhood cikin kungiyoyin ‘yan ta’adda.

Sun bayyana masa hakanne a yayin ziyarar da ya kai kasashen Larabawan a kwanakin da suka gabata.

Kasashen Larabawan da yawa ne dai tuni suka Haramta ayyukan kungiyar ta ‘yan uwa musulmi.

Tuni dai majalisar kasar Amurka ta fara muhawara dan saka kungiyar ta ‘yan uwa musulmi cikin jerin kungiyoyin ta’addanci a Duniya.

Karanta Wannan  Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un: Ji yanda Wàtà Mata A Jihar Kaduna Ta Śa A Ŕusa Màšàĺĺaçi Sabòdà Ana Ďàmùñta Da Ķaraŕ Ķiran Saĺlah

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *