Monday, April 27
Shadow

Kasashen Larabawa sun roki shugaban Amurka, Donald Trump ya saka kungiyar ‘yan Uwa musulmi cikin jerin kungiyoyin ‘yan tà’àddà

Kasashen Larabawa sun roki shugaban Amurka, Donald Trump da ya saka Kungiyar ‘yan uwa Musulmi ta Muslim Brotherhood cikin kungiyoyin ‘yan ta’adda.

Sun bayyana masa hakanne a yayin ziyarar da ya kai kasashen Larabawan a kwanakin da suka gabata.

Kasashen Larabawan da yawa ne dai tuni suka Haramta ayyukan kungiyar ta ‘yan uwa musulmi.

Tuni dai majalisar kasar Amurka ta fara muhawara dan saka kungiyar ta ‘yan uwa musulmi cikin jerin kungiyoyin ta’addanci a Duniya.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Wata Sabuwa Wani me suna Hon. Muh'd Raji Sulaiman Zumo ya bayyana cewa, Shine shugaban jam'iyyar ADC na jihar Adamawa kuma ya dakatar da Atiku Abubakar da Babachir David Lawal

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *