Friday, December 5
Shadow

Kotu ta bayar da belin Tsohon Gwamnan CBN, Emefiele akan Naira Biliyan 2

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[“local”],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{“square_fit”:1},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:true,”containsFTESticker”:false}

Babbar kotun tarayya dake Maitama Abuja ta sanar da bayar da Belin Tsohon Gwamnan babban bankin Najeriya, CBN, Godwin Emefiele akan Naira Biliyan 2.

Ranar Litinin ne kotun ta bayar da belin Emefiele bayan da aka gurfanar dashi bisa zarge-zargen cin hanci da rashawa guda 8 ciki hadda gina rukunin gidaje 753 a Abuja.

An kuma zargeshi da amfani da wasu mutane ‘yan uwa da abokai wajan satar kudaden Gwamnati.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo da hotuna yanda mayakan Kungiyar ÌPÒB dake son kafa kasar Bìàfrà suka kashe sojojin Najeriya 2 kuma suka kwace kayan aikin sojojin

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *