Wednesday, March 18
Shadow

Kotu taki amincewa da hana masu rike da mukaman siyasa zuwa kasashen waje neman magani

Kotun daukaka kara dake Abuja ta yi dokar cewa bai kamata a hana masu rike da mukaman siyasa zuwa kasashen waje neman lafiya ba.

Kotun da Alkalai 3 suka jagoranci yin shari’ar sunce hana ‘yan siyasar zuwa kasar waje neman magani kamar take hakkinsu ne a matsayin ‘yan Adam.

Babban lauya me rajin kare hakkin bil’adama, Femi Falana ne ya shigar da wannan kara akan Gwamnatin tarayya.

Karanta Wannan  An kama matashi dan shekaru 19 da ya kàshè dansa me kwana 3 a jihar Adamawa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *