Sunday, March 23
Shadow

Kotu taki amincewa da hana masu rike da mukaman siyasa zuwa kasashen waje neman magani

Kotun daukaka kara dake Abuja ta yi dokar cewa bai kamata a hana masu rike da mukaman siyasa zuwa kasashen waje neman lafiya ba.

Kotun da Alkalai 3 suka jagoranci yin shari’ar sunce hana ‘yan siyasar zuwa kasar waje neman magani kamar take hakkinsu ne a matsayin ‘yan Adam.

Babban lauya me rajin kare hakkin bil’adama, Femi Falana ne ya shigar da wannan kara akan Gwamnatin tarayya.

Karanta Wannan  Ku kiyayi kanku da tunanin fita kasar waje ci rani, da yawa da suka je suna cikin nadama>>Gwamnati ta gargadi Matasa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *