Friday, January 16
Shadow

Ku jikawa ‘yan Najeriya anta saboda naji anata korafin Yunwa>>Shugaba Tinubu ga Gwamnoni

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya baiwa gwamnonin Najeriya umarnin su yiwa talakawa yayyafin Alheri saboda a cewarsa ana ta korafi.

Shugaban kasar ya bayyana cewa shine ke jagorantar kawo Chanji a Najeriya sannan kuma zasu ci gaba da yiwa ‘yan Najeriya aiki tukuru.

Karanta Wannan  Kalli yanda Uwargidan Shugaban kasa, Oluremi Tinubu ke tsaye a gaban Talabijin tana jinjinawa 'yan matan Najeriya da suka lashe kofin Africa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *