Monday, August 10
Shadow

Ku jikawa ‘yan Najeriya anta saboda naji anata korafin Yunwa>>Shugaba Tinubu ga Gwamnoni

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya baiwa gwamnonin Najeriya umarnin su yiwa talakawa yayyafin Alheri saboda a cewarsa ana ta korafi.

Shugaban kasar ya bayyana cewa shine ke jagorantar kawo Chanji a Najeriya sannan kuma zasu ci gaba da yiwa ‘yan Najeriya aiki tukuru.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon yanda jami'an tsaro suka kkashe mutane 4 a Rimin Auzinawa Kano,"Abba kaci Taliyar Karshe"

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *