Monday, January 5
Shadow

Kungiyar malaman kwalejojin Kimiyya da fasaha, ASUP sun baiwa Gwamnatin Tarayya wa’adin akwanaki 21 a biya musu bukatunsu ko su tafi yajin aiki

Kungiyar malaman Kwalejojin Ilimin Kimiyya da Fasaha ASUP ta baiwa gwamnatin tarayya wa’adin kwanaki 21 a biya musu bukatunsu ko su tafi yajin aiki.

Shugaban kungiyar, Comrade Shammah Kpanja ya bayyana hakan ga manema labarai a Abuja ranar Juma’a.

Yace daya daga cikin abubuwan da suke bukata shine a kafa hukuma me kula da ayyukan kwalejojin Ilimin kimiyya da fasaha.

Sannan kuma ya kara da cewa auna neman a daidaita sakamakon kammaga kwalejojin ilimin kimiyya na HND da Kwalin Digiri da ake bayarwa bayan kammala Jami’o’i.

Karanta Wannan  SAUKIN RAYUWA: Farashin Man Fetur Ya Ƙara Zaftarowa Kasa A Nijeriya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *