Thursday, January 15
Shadow

Kwanannan za’a daina dauke wuta kwata-kwata a Najeriya>>Inji Gwamnatin Tarayya

Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa, Kwanannan za’a daina dauke wutar Lantarki kwatakwata a kasar.

Hakan ya fito ne daga bakin ministan wuta, Adebayo Adelabu a wata ganawa da manema labarai a Abuja.

Ya bayyana cewa, gwamnati na kokari kan hakan kuma tuni suka fara ganin sakamako me kyau.

‘Yan Najeriya sun dade suna kukan rashin tsayayyar wutar lantarki.

Karanta Wannan  Ba Guduwa Na Yi Ba, Inji Dan Gidan Tsohon Shugaban Hukumar DSS Da Ake Zargi Da Wawushe Kimanin Naira Bilyan Uku Na Mahaifinsa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *