Tuesday, May 19
Shadow

Kwanannan za’a daina dauke wuta kwata-kwata a Najeriya>>Inji Gwamnatin Tarayya

Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa, Kwanannan za’a daina dauke wutar Lantarki kwatakwata a kasar.

Hakan ya fito ne daga bakin ministan wuta, Adebayo Adelabu a wata ganawa da manema labarai a Abuja.

Ya bayyana cewa, gwamnati na kokari kan hakan kuma tuni suka fara ganin sakamako me kyau.

‘Yan Najeriya sun dade suna kukan rashin tsayayyar wutar lantarki.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon yanda Akawa 'yan kwallon Senegal kyakyawar tarba inda suka yi zagaye da kofin AFCON a kasar

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *