Tuesday, February 3
Shadow

Majalisar wakilai na son a maida yin zaɓe ya zama wajibi ga ƴan Nijeriya

Majalisar wakilai na son a maida yin zaɓe ya zama wajibi ga ƴan Nijeriya

Wani ƙudiri da ke neman maida yin zaɓe ya zama wajibi ga ƴan Nijeriya ya tsallake karatu na biyu a majalisar wakilai.

Ƙudurin, wanda shugaban majalisar, Tajuddeen Abbas ya ɗauki nauyi, ya tsallake karatu na biyu bayan an yi wata zazzafar muhawara a zauren majalisar a yau Alhamis.

Karanta Wannan  Labari ne cike da Darasi: Ji irin whulakanchin akawa Sabon Shugaban sojojin Ruwa da shugaba Tinubu ya nada Rear Admiral Idi Abbas a mahaifarsa ta garin Jos a lokacin yana kokarin shiga aikin soja

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *