Thursday, January 8
Shadow

Majalisar wakilai na son a maida yin zaɓe ya zama wajibi ga ƴan Nijeriya

Majalisar wakilai na son a maida yin zaɓe ya zama wajibi ga ƴan Nijeriya

Wani ƙudiri da ke neman maida yin zaɓe ya zama wajibi ga ƴan Nijeriya ya tsallake karatu na biyu a majalisar wakilai.

Ƙudurin, wanda shugaban majalisar, Tajuddeen Abbas ya ɗauki nauyi, ya tsallake karatu na biyu bayan an yi wata zazzafar muhawara a zauren majalisar a yau Alhamis.

Karanta Wannan  Kalli Hoto: Koristoci Masu tunanin Shugaban kasar Amurka Donald Trump zai zo ya basu kariya, ku kalli Wannan hoton, shima Trump din a cikin gilashi wanda harshashi baya iya hudashi yake magana a wajan taro a cikin kasarsa saboda tsoro

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *