Wednesday, April 29
Shadow

Majalisar wakilai na son a maida yin zaɓe ya zama wajibi ga ƴan Nijeriya

Majalisar wakilai na son a maida yin zaɓe ya zama wajibi ga ƴan Nijeriya

Wani ƙudiri da ke neman maida yin zaɓe ya zama wajibi ga ƴan Nijeriya ya tsallake karatu na biyu a majalisar wakilai.

Ƙudurin, wanda shugaban majalisar, Tajuddeen Abbas ya ɗauki nauyi, ya tsallake karatu na biyu bayan an yi wata zazzafar muhawara a zauren majalisar a yau Alhamis.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Kungiyar Tsaffin Sojojin Najeriya sun yi kira ga shugaba Tinubu ya sauke Wike daga mukamin Minista

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *