Tuesday, February 3
Shadow

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya Tafi kasar Gabon dan wakiltar Shugaba Tinubu

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya tafi kasar Gabon dan wakiltar shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu a wajan wani taro da za’a yi.

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu dai na jihar Katsina inda yake ziyara ta musamman.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: An kamata da zargin daukar Wayar iPhone 17 Pro Max ta saka a cikin jakarta a shagon sayar da wayoyi a Kaduna

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *