Tuesday, February 24
Shadow

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya Tafi kasar Gabon dan wakiltar Shugaba Tinubu

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya tafi kasar Gabon dan wakiltar shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu a wajan wani taro da za’a yi.

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu dai na jihar Katsina inda yake ziyara ta musamman.

Karanta Wannan  DA ƊUMI-ƊUMINSA: Hùkumar Hisba Ta Haramta Çàça, Dara Da Wasan Ĺìdo Da Ake Bugawa A Wayoyin Hannu A Garin Dutsin-ma Na Jihar Katsina

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *