Friday, June 26
Shadow

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya Tafi kasar Gabon dan wakiltar Shugaba Tinubu

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya tafi kasar Gabon dan wakiltar shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu a wajan wani taro da za’a yi.

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu dai na jihar Katsina inda yake ziyara ta musamman.

Karanta Wannan  Cikakken Bidiyon Gwamnan Kano ya bayyana inda aka ga ashe ba kwanuka yake bayarwa tallafi ba gidan marayu yaje shine dan ya nuna kauna garesu yake raba musu kwanuka dan su je a zuba musu abinci

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *