Thursday, February 5
Shadow

MTN sun sanar da kulle ofishinsu dan yin gyara

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[“local”],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Kamfanin sadarwa na MTN sun sanar da kullewa a yau 9 ga watan Yuli daga karfe 12:30 AM zuwa 2:30 AM.

Sun ce a yayin wannan gyara, masu hulda da su ba zasu iya saka data ba ko kuma duba kudin wayarsu ba.

Sun nemi hadin kan mutane wajan wannan lamari da bayar da hakuri.

Karanta Wannan  Hotuna: Atiku Abubakar ya jewa Gwamnan Kano Gaisuwar Rasuwar Dantata

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *