Tuesday, May 13
Shadow

Wannan mutumin na tattaki daga Ibadan zuwa Abuja dan ganawa da shugaba Tinubu

Wannan mutumin ya kudiri aniyar yin tattaki daga Ibadan zuwa babban birnin tarayya, Abuja dan ganawa da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu.

Yace zai yi hakane a madadin matasan Najeriya.

Karanta Wannan  Duk Wanda Ya Yi Silar Haduwata Da Adam A. Zango, Na Yi Alkawarin Zan Ba Shi Tukwicin Naira Dubu Dari Biyar, Inji Matashi Sharhabilu Musa Malumfashi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *