Friday, December 5
Shadow

Mun cire tallafi daga Man fetur da Dala gaba daya>>Gwanatin Tarayya

Gwamnatin tarayya a hukance ta sanar da cire tallafin man fetur dana dala.

Ministan kudi, Wale Edun ne ya bayyana haka a wajan wani taro da aka yi da bankin Duniya a Abuja kan ci gaban da Najeriya take samu.

Ya kara da cewa tallafin ya lakumewa Najeriya kudaden da suka haura Naira Tiriliyan 10.

Ya bayyana cewa, zasu kawo saukin rayuwa da samun ayyukan yi ga ‘yan Najeriya ta hanyar samar da basukan gine-gine wadan za’a rika karba akan kudin ruwa da bai wuce kaso 1 cikin 100 ba.

Karanta Wannan  Yayin da suka rasa yanda zasu yi, kasar Nijar ta roki Najeriya ta taimaka mata da man fetur

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *