Friday, July 17
Shadow

Allah Sarki: Bayan ‘yan Bìnďìgà sun kàshè iyayenta,sun kuma yi garkuwa da ita a Jibia,Jihar Katsina

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[“local”],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{“transform”:1},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:true,”containsFTESticker”:false}

Rahotanni sun bayyana cewa ‘yan Bindigar sun shiga unguwar Waliyi Estate dake dake karamar hukumar Jibia a jihar Katsina ranar October 16, 2024 inda suka yi garkuwa da wata matashiya.

Kamin sace matashiyar sai da suka yi harbin kan mai uwa da wabi.

Rahoto ya bayyana cewa a baya sun kashe mahaifan matashiyar inda kuma yanzu suka dawo dan yin garkuwa da ita.

Karanta Wannan  Yawan wanda suka mutu bayan harin kunar bakin wake sun kai 30, guda 100 sun jikkata a jihar Borno

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *