Friday, December 5
Shadow

Mun yi Namijin kokari wajan kubutar da Daliban jihar Kebbi, Ina jinjinawa jami’an tsaron mu>>Inji Ministan Tsaro, Bello Matawalle

Karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle ya bayyana cewa, sun yi kokari sai wajan nasarar kubutar da daliban makarantar MAGA na jihar Kebbi.

Ya bayyana cewa, yana jinjinawa jami’an tsaro kan namijin kokarin da suka yi wajan wannan nasara da aka samu.

Yace sun gudanar da aikinne bisa umarnin shugaban kasa Bola Tinubu.

Karanta Wannan  Sanatan Amurka ya gabatar da kudirin dokar Hukunta wasu 'yan Najeriya da jihohin Arewa 12 dake amfani da dokar shari'ar Musulunci

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *