Thursday, February 26
Shadow

Muna goyon bayan Tinubu ya zarce a 2027 masu son karawa dashi ku sani zabin Allah ne>>Inji Dattawan Yarbawa

Dattawan Yarbawa mazauna babban birnin tarayya, Abuja sun bayyana goyon bayansu ga shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya sake tsayawa takarar shugaban kasa a 2027.

A sanarwar da suka fitar sun ce Tinubu ya cancanci ya sake tsayawa takarar shugaban kasa.

Sun ce kuma ‘yan Adawa masu son kayar dashi zabe su sani shi zabin Allah ne.

Karanta Wannan  A yayin da Ake ci gaba da samun hare-haren 'yan Bìndìgà, Gwnnatin Tarayya tace canjawa tubabbun 'yan Bìndìgàr ra'ayi da mayar dasu cikin jama'a na da matukar muhimmanci wajan kawo zama Lafiya a kasarnan

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *