Thursday, March 26
Shadow

Munin Laifin wanda suka je Katsina Maulidin Shehu yafi na wanda suka yi aikata-aika a Dorayi Kano a wajan Allah>>Inji Dr. Hussain Kano

Malami me da’awa a kafafen sada zumunta, Dr. Hussain Kano ya bayyana cewa, Munin Laifin wanda suka je Maulidi a Katsina yafi na wanda suka yiwa matar aure da ‘ya’yanta aika-aika a Dorayi Kano.

A cewarsa, masu Maulidi shirka suka aikata su kuma wancan na Kano, Laifi ne suka aikata wanda idan Allah ya ga dama zai iya yafe musu.

https://www.tiktok.com/@aminujtown/video/7597466619908017416?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7597466619908017416&source=h5_m&timestamp=1768943907&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&item_author_type=2&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaign=client_share&utm_medium=android&share_iid=7568740291232040721&share_link_id=ce78ff30-a7cb-4a16-9713-c7813dafedf9&share_app_id=1233&ugbiz_name=MAIN&ug_btm=b8727%2Cb2878&link_reflow_popup_iteration_sharer=%7B%22click_empty_to_play%22%3A1%2C%22dynamic_cover%22%3A1%2C%22follow_to_play_duration%22%3A-1.0%2C%22profile_clickable%22%3A1%7D&enable_checksum=1

Wannan kalamai nasa dai sun jawo cece-kuce sosai.

Karanta Wannan  Ji Yanda Tsohon Ministan Sufuri Amaechi ya bayar da labarin yanda Allah ya tuka motarsa bayan da bacci ya kwasheshi yana tsaka da tuki daga Kaduna zuwa Abuja

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *