Thursday, March 26
Shadow

Mutane dubu hamsin ne ke zaune a gidaje Yarin Najeriya suna jiran a yanke musu hukunci

Hukumar kula da gidaje Yarin Najeriya, NCS ta bayyana cewa mutanen dake zaune suna jiran a yanke musu hukunci a gidajen yari sun kai dubu hamsin.

Sannan wadanda aka yankewa hukunci basu wuce dubu 25,000.

Hakan na zuwane yayin da ake fama da rahotannin cinkoso a gidajen yarin Najeriya.

Karanta Wannan  Ban fadi zabeba, Magudi aka yi, Abin dariyane ka rasa abinda zaka yi akan wahalar da ka saka mutane a ciki saidai kace a yi addu'a>>Atiku ya mayarwa Tinubu Martani

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *