Wednesday, April 15
Shadow

Wata Sabuwa: Wannan Bahaushen ya fito yana kira ga Hausawa su tashi su kwace sarauta da Mulki daga hannun Fulani

Wannan wani Bahaushene da ya bayyana yana kira ga Hausawa da su tashi su kwace mulki da Sarauta daga hannun Fulani.

Ya bayyana cewa, Fulani sun yiwa Hausawa kaka Gida da fin karfi inda suka musu kwacen sarauta da mulki.

Yayi Kiran Hausawa su tashi su kwaci ‘yancinsu daga hannun Fulani.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon Rawar Bhadala da Wasu 'yan matan Arewa suka yi ta jawo cece-kuce

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *